Fit 8:1-2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Tafi wurin Fir'auna, ka ce masa, ‘Ubangiji ya ce ka saki jama'arsa domin su yi masa sujada.

2. Idan ka ƙi sakinsu, zai hore ka da kwaɗi.

Fit 8