Ez 30:13-15 Littafi Mai Tsarki (HAU)

13. Ubangiji Allah ya ce,“Zan hallakar da gumakaDa siffofi a Memfis.Ba za a ƙara samun hakimi a ƙasar Masar ba,Saboda haka zan aukar da tsoro a ƙasar Masar.

14. Zan sa Fatros ta zama kufai,Zan kunna wa Zowan wuta,Zan kuma shara'anta No.

15. Zan kwarara hasalata a kan Felusiyum,Wato kagarar Masar,Zan datse jama'ar No.

Ez 30