29. Tun da yake Allah ya ɗauka, ni mai laifi ne,To, me zai sa in damu?
30. Ba sabulun da zai iya wanke zunubaina.
31. Allah ya jefa ni a kwatami,Har tufafina ma suna jin kunyata.
32. Da a ce Allah mutum ne,Da sai in mayar masa da magana,Da sai mun je ɗakin shari'a a yanka mana shari'a.