14. “Ayuba, kai wane ne da za ka ce ba ka gan shi ba?Da kake cewa ƙararka tana gabansa,Jiransa kake yi?
15. Yanzu fa saboda bai yi hukunci da fushinsa ba,Kamar kuma bai kula da laifi ba,
16. Ayuba, maganarka marar ma'ana ce,Ka yi ta maganganu marasa hikima.”