21. “Gama yana ganin al'amuran mutum,Yana kuma ganin dukan manufarsa.
22. Ba wani duhu, ko duhu baƙi ƙirinInda masu aikata mugunta za su ɓuya.
23. Ba ajiyayyen lokacin da ya ajiye wa kowane mutumDa zai je shari'a a gaban Allah.
24. Yakan ragargaza ƙarfafa ba tare da wani bincike ba,Ya sa waɗansu a madadinsu.