Ayu 33:9-12 Littafi Mai Tsarki (HAU)

9. Ka ce kai tsattsarka ne, ba ka da laifi,Kai tsabtatacce ne, ba ka da wata ƙazanta.

10. Ka ce Allah ya zarge ka ya ɗauke ka tankar maƙiyansa,

11. Ya saka ka a turu,Yana duban dukan al'amuranka.

12. “Amma a kan wannan, Ayuba, ka yi kuskure, zan ba ka amsa,Gama Allah ya fi kowane mutum girma.

Ayu 33