9. Ka ce kai tsattsarka ne, ba ka da laifi,Kai tsabtatacce ne, ba ka da wata ƙazanta.
10. Ka ce Allah ya zarge ka ya ɗauke ka tankar maƙiyansa,
11. Ya saka ka a turu,Yana duban dukan al'amuranka.
12. “Amma a kan wannan, Ayuba, ka yi kuskure, zan ba ka amsa,Gama Allah ya fi kowane mutum girma.