37. Da na ba Allah dukan lissafin abin da na taɓa yi,In tinƙare shi kamar ni basarauce ne.
38. “Idan ƙasata tana kuka da ni,Ita da kunyoyinta,
39. Ko na ci amfaninta ban biya ba,Ko na yi sanadin mutuwar mai ita,
40. Ka sa ƙayayuwa su tsiro maimakon alkama,Tsire-tsire marasa amfani kuma maimakon sha'ir.”Maganar Ayuba ta ƙare.