31. Ko mutanen da suke cikin alfarwata ba wanda zai ce,Ga wani can da bai ƙoshi da nama ba.
32. Ban bar baƙi su kwana a titi ba,Ƙofar gidana a buɗe take ga matafiya.
33. Idan na ɓoye laifofina a zuciyata,
34. Ko na tsaya shiru saboda tsoron taron jama'a,Saboda kuma baƙar maganar mutane ta razanar da ni,