Ayu 21:6-9 Littafi Mai Tsarki (HAU)

6. Sa'ad da na tuna da abin da ya same ni,Sai jikina ya yi suwu, in yi ta makyarkyata ina rawar jiki.

7. Me ya sa Allah yake barin mugayeHar su tsufa su kuma yi arziki?

8. 'Ya'yansu da jikokinsu sukan girma a idonsu.

9. Allah bai taɓa aukar wa gidajensu da bala'i ba,Ba su taɓa zama a razane ba.

Ayu 21