Ayu 14:8-10 Littafi Mai Tsarki (HAU)

8. Ko da yake saiwoyinsa sun tsufa,Kututturensa kuma ya ruɓe a ƙasa,

9. In aka zuba ruwa, sai ya toho kamar sabon tsiro.

10. Amma ɗan mutum ya mutu, ƙarshensa ke nan,Ya mutu, a ina yake a lokacin nan?

Ayu 14