24. Bawan Ubangiji kuwa lalle ba zai zama mai husuma ba, sai dai ya zama salihi ga kowa, gwanin koyarwa, mai haƙuri,
25. mai sa abokan hamayyarsa a kan hanya da tawali'u, ko Allah zai sa su tuba, su kai ga sanin gaskiya,
26. su kuɓuce wa tarkon Iblis, su bi nufin Allah, bayan da Iblis ya tsare su.