2 Sar 4:25 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sai ta kama hanya, ta tafi wurin annabi Elisha a Dutsen Karmel.Sa'ad da annabi Elisha ya gan ta zuwa, sai ya ce wa Gehazi, wato baransa, “Duba, ga Bashunemiya can.

2 Sar 4

2 Sar 4:22-35