2 Sar 23:33 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Fir'auna-neko ya sa shi a kurkuku a Ribla a ƙasar Hamat, don kada ya yi mulki a Urushalima. Ya kuma sa ƙasar ta riƙa ba da gandu, wato haraji, talanti ɗari na azurfa da talanti guda na zinariya.

2 Sar 23

2 Sar 23:29-37