2 Sam 17:27 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sa'ad da Dawuda ya kai Mahanayim, sai Shobi ɗan Nahash daga Rabba ta Ammonawa, da Makir ɗan Ammiyel daga Lodebar, da Barzillai Bagileyade daga Rogelim,

2 Sam 17

2 Sam 17:26-29