2 Kor 5:11 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Da yake muna tsoron Ubangiji, shi ya sa muke ƙoƙarin rinjayar mutane. Yadda muke kuwa, ai, sananne ne ga Allah, muna fata ku ma haka abin yake a lamirinku.

2 Kor 5

2 Kor 5:1-12