2 Kor 2:14 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Amma godiya ta tabbata ga Allah, shi da kullum yake yi mana jagaba mu ci nasara, albarkacin Almasihu, ta wurinmu kuma yake baza ƙanshin nan, na sanin Almasihu a ko'ina.

2 Kor 2

2 Kor 2:9-16