1 Tim 4:2-4 Littafi Mai Tsarki (HAU)

2. ta wurin makircin waɗansu maƙaryata, waɗanda aka yi wa lamirinsu lalas.

3. Su ne masu hana aure da cin abinci iri iri, waɗanda Allah ya halitta don waɗanda suka ba da gaskiya, suka kuma san gaskiya, su karɓa da godiya.

4. Domin duk abin da Allah ya halitta kyakkyawa ne, kada kuma a ƙi kome muddin an karɓe shi da godiya,

1 Tim 4