1 Kor 11:5 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Amma duk matar da ta yi addu'a, ko ta yi annabci da kanta a buɗe, ta wulakanta shugabanta ke nan, duk ɗaya ne da an aske kanta ma.

1 Kor 11

1 Kor 11:2-11